![Abubuwan Lura Cikin Sabuwar Dokar NITDA (1)](https://babansadik.com/wp-content/uploads/2022/08/NITDA-Sharhi-1.png)
Abubuwan Lura Cikin Sabuwar Dokar NITDA (1)
A sashe na 1, sakin layi na 5 na wannan sabuwar doka, an tabbatar da cewa duk wanda ya dauko sakon da wani ya wallafa, wanda asalin mai sakon ba a Najeriya yake ba, to, wanda ya yada wannan sako, muddin ya saba doka, zai zama shi ne mai laifi. – Jaridar AMINIYA, Jumma’a, 5 ga watan Agusta, 2022.