![Kowa Ya Debo Da Zafi: Labarin Pablo Escobar (4)](https://babansadik.com/wp-content/uploads/2021/10/Pablo-4-scaled.jpg)
Kowa Ya Debo Da Zafi: Labarin Pablo Escobar (4)
Na rubuta wannan labari ne a shafina na Facebook, a shekarar 2016.
Makaloli a fannin kimiyya da fasaha!
Na rubuta wannan labari ne a shafina na Facebook, a shekarar 2016.
Na rubuta wannan labari ne a shafina na Facebook, a shekarar 2016.
Na fara rubuta wannan labari ne a shafina na Facebook, a shekarar 2016.
Na buga wannan labari ne a shafina na Facebook, a shekarar 2016.
Wannan shi ne kashi na karshe a jerin tunatarwa kan gyara halaye don samun ci gaban kasa mai kyau.
Sai mun gyara halayenmu da dabi’unmu da alakokinmu da junanmu sannan kasa za ta gyaru. Wajibi ne kowa ya kamanta daidai cikin ayyukansa.
Wajibi ne kowane dan Najeriya ya gyara halinsa, wajen kasuwanci ko mu’amalarsa da sauran jama’a, muddin muna son gamawa lafiya.
Idan shugabbanninmu na da laifi wajen lalacewar kasarmu kamar yadda muke yawaita fadi, to, a daya bangaren, mu ma muna da namu laifin. Dole ne kowa ya gyara.
‘Ya’ya na daga cikin ni’imar da Allah Yayi wa bayinsa a wannan duniya. Kai hatta ma a Aljanna. A tare da cewa mu muka haife su, akwai abubuwan darasi da dama da za mu iya koya daga rayuwarsu.
Duk masu zagin Sahabban Manzon Allah (SAW) babu wani abu guda daya da za su iya dagawa su nuna, wanda zasu kira da suna tallafi ne ga addini, wanda yafi ko zai fi abin da Sahabbai suna yi wajen ci gaban addinin Allah. Kaskanci ya kare wa mai zagin Sahabbai. Da me ka fi su?
Allah jikan Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani, ya sa Aljannar Firdausi ce makomarsa, amin.
Idan babu aiki da kamantawa, duk yawan ilimi ya zama hutun jaki da kaya. Allah ka bamu ikon kamanta abin da ka sanar damu, amin.