![Tsokaci Kan Sabuwar Dokar Ta’ammali da Kafafen Sadarwa na Zamani a Najeriya (3)](https://babansadik.com/wp-content/uploads/2022/07/dokar-NITDA-3.jpg)
Tsokaci Kan Sabuwar Dokar Ta’ammali da Kafafen Sadarwa na Zamani a Najeriya (3)
Wannan bangare ya dora wa kamfanonin sadarwa ne wasu hakkoki, don rage yaduwa da bunkasar labarun karya da na bogi ta amfani da kafafen sadarwa da ‘yan kasa ke amfani dasu. Mahimman dokokin dake karkashin wannan bangare dai guda shida ne. – Jaridar AMINIYA ta ranar Jumma’a, 15 ga watan Yuli, 2022.