Sakonnin Masu Karatu (2015) (1)

A yau za mu amsa wasu daga cikin sakonnin da kuka aiko mana ne ta Tes da Imel.  Masu bukatar kasidu na aika musu. Sai su duba akwatin Imel dinsu.  Akwai wadanda suka aiko sakonni da jimawa kuma ban samu daukansu ba sai wannan karo.  Ina neman afuwa kan tsaiko da aka samu.  Ina mana fatan alheri a cikin dukkan al’amuranmu, kuma da fatan zamu yi sallah lafiya.  Allah karbi ayyukanmu kyawawa, ya yafe mana kura-kuranmu baki daya, amin.  Barka da Sallah!

Karin Bayani...