An Kaddamar da Jami’ar Kimiyya ta Sarki Abdallah

Kamar yadda watakila masu karatu suka ji ko gani a kafafen watsa labaru na gida da ketare, ranar Laraba, 24 ga watan Satunba ne aka kaddamar da “Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Sarki Abdullah” (King Abdullah University of Science and Technology – KAUST) da ke kasar Saudiyya. Wannan biki da aka gudanar ya samu halartar baki daga kusan dukkan kasashen da ake ji dasu a duniya, ciki har da Shugaba Umaru Musa ‘Yar Adua na Nijeriya, sanadiyyar gayyatarsa da aka yi. Ga dan takaitaccen bayani nan kan wannan sabuwar Jami’a.

Karin Bayani...