Gaskiya da Gaskiya (10): Ni’imar ‘Ya’Ya – Me Ka Koya Daga Rayuwarsu?
‘Ya’ya na daga cikin ni’imar da Allah Yayi wa bayinsa a wannan duniya. Kai hatta ma a Aljanna. A tare da cewa mu muka haife su, akwai abubuwan darasi da dama da za mu iya koya daga rayuwarsu.