Waiwaye Kan Darussan Baya (1)

Masu karatu ku gafarce ni wannan mako.  Ba mancewa nayi kan alkawarin da nayi ba, cewa zan kawo bayanai kan ”Yadda Ake Neman Bayanai a Yanar Gizo.”  Ina sane.  Babban abin da yasa na taka mana burki shi ne don muyi waiwaye, abin da Malam Bahaushe ya kira “adon tafiya.”  Kada gabanku ya fadi, ku dauka ko karshen wannan shafi kenan.  A a, zamu ci gaba da kwararo bayanai insha’Allah, sai inda karfi ko iliminmu ya ƙare.

Karin Bayani...