![Rayuwar Matasanmu a Dandalin Abota (2)](https://babansadik.com/wp-content/uploads/2017/03/facebook-2.jpg)
Rayuwar Matasanmu a Dandalin Abota (2)
Ga kashi na biyu cikin jerin kasidunmu kan fadakarwa ga matasa. Wannan karon mun dubi yadda suke rayuwa a Dandalin Facebook ne musamman a cikin watan Ramala mai alfarma.
Makaloli a fannin kimiyya da fasaha!
Ga kashi na biyu cikin jerin kasidunmu kan fadakarwa ga matasa. Wannan karon mun dubi yadda suke rayuwa a Dandalin Facebook ne musamman a cikin watan Ramala mai alfarma.
Bayan bayani da na gabatar a makonnin baya cikin binciken da muke ta gudanarwa kan wannan Dandali na Facebook, a yau za mu fara kebance fadakarwa ga matasanmu, ta hanyar bayani kan yadda suke rayuwa a wannan dandali, da kuma nasiha don samun tsira.
A kashi na biyar, zamu ci gaba da duba manyan matsalolin dandalin Facebook ne. Da fatan masu karatu za su kiyaye, musamman ma masu mu’amala a wannan dandali. Wannan kashi na biyu kan binciken abin da ya shafi matsaloli kenan. A sha karatu lafiya.
A kashi na hudu dai, za mu dubi manyan matsalolin wannan dandali ne na Facebook. A sha karatu lafiya.
A yau ga mu dauke da kashi na uku cikin jerin kasidun da muke gudanar da bincike mai zurfi kan Dandalin Facebook. A sha karatu lafiya.
Wannan kashi na biyu kenan, cikin binciken da muke yi mai zurfi kan Dandalin Facebook. Asha karatu lafiya.
Daga wannan mako in Allah Yaso, za mu fara bayani kan Dandalin Facebook, ta hanyar bincike mai zurfi, don fa’idantar da masu karatu kan yadda wannan manhaja mai tasiri ke habbaka da dalilan hakan. Wannan shi ne kashi na daya.
A cikin ‘yan kwanakin nan ne aka kamfanin Google ya kaddarar da sabuwar manhaja mai suna: Google Plus”, wacce ake sa ran za ta zama kamar kishiya ga sauran manhajojin dandalin sada zumunta irin su “Facebook” da “Twitter” da sauran makamantansu. A wannan mako na kawo mana takaitaccen bayani ne kan bangarorin wannan manhaja, da siffofinta.